Tsohon shugaban Algeria Abdelaziz Bouteflika ya rasu
An yi yunƙurin halaka basaraken Delta ɗan uwan Okonjo-Iweala
An ceto Manjo Datong, sojan da Æ´an bindiga suka sace a NDA
Korona ta kama mutum 10 a Kano
Gwamnatin Taliban ta ƙi buɗe makarantun sakandaren mata bayan buɗe na maza
Ecowas ta gaza karɓo Alpha Conde daga hannun Sojojin Guinea
Babu ranar bude layukan sadarwa a Zamfara – Gwamna Matawalle
Ƴan Najeriya na ce-ce-ku-ce kan ‘APC da PDP duk kanwar ja ce”
Buhari zai tafi ƙasar Amurka
Ƴan bindiga sun abka garin Tangaza a Sokoto sun saci abinci
Imran Khan ya ce yana tattaunawa da Taliban kan kafa gwamnatin da za ta kunshi ƙabilun Afghanistan
Karnuka sun cinye wani ƙaramin yaro a jihar Anambra
Ƴan sanda sun kama mutum 259 kan fashin daji a jihar Neja cikin watan Agusta