Takaitattun Labarai Asabar 18-9-2021


Tsohon shugaban Algeria Abdelaziz Bouteflika ya rasu

An yi yunƙurin halaka basaraken Delta ɗan uwan Okonjo-Iweala

An ceto Manjo Datong, sojan da Æ´an bindiga suka sace a NDA

Korona ta kama mutum 10 a Kano

Gwamnatin Taliban ta ƙi buɗe makarantun sakandaren mata bayan buɗe na maza

Ecowas ta gaza karɓo Alpha Conde daga hannun Sojojin Guinea

Babu ranar bude layukan sadarwa a Zamfara – Gwamna Matawalle

Ƴan Najeriya na ce-ce-ku-ce kan ‘APC da PDP duk kanwar ja ce”

Buhari zai tafi ƙasar Amurka

Ƴan bindiga sun abka garin Tangaza a Sokoto sun saci abinci

Imran Khan ya ce yana tattaunawa da Taliban kan kafa gwamnatin da za ta kunshi ƙabilun Afghanistan

Karnuka sun cinye wani ƙaramin yaro a jihar Anambra

Ƴan sanda sun kama mutum 259 kan fashin daji a jihar Neja cikin watan Agusta

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN