Mutanen gari sun ƙona wasu ƴan bindiga da aka kama a Tangaza


A garin Tangaza da ke jihar Sokoto, bayan da wasu barayin daji suka kashe wasu mutan garin biyu, mutanen garin sun bi sawusnu kuma sun yi nasarar kama shidda daga ciki.

Jama’ar garin dai sun harziƙa inda suka kashe su tare da kona gawarwakinsu.

A jihar Zamfara kuwa, jama’ar yankin garin Gurbin Baure sun ce yankinsu bai ma san ko jami'an tsaro na farautar ɓarayin ba saboda babu wani sauyi da suka samu dangane da ɓarayin dajin da suka addabe su.

Abdou Halilou ya yi duba kan wannan lamari. Saurari rahotonsa:

BBC

Video caption: Rahoton Abdou Ha

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN