Da duminsa: Yan Taliban sun ja daga a wajen birnin Kabul a shirin karshe na kwace mulki a Afghanistan


Mutane na ta tserewa daga babban birnin Afghanistan Kabul a cikin motocinsu, lamarin da ya jawo cunkoson motoci a kan tituna.

BBC Hausa ta ruwaito cewa an ba da rahotannin cewa 'yan Taliban na hanyoyin shiga birnin amma an bai wa mayakan umarnin kar su yi rikici sannan kar su hana duk mai son fita daga garin

Kamfanin dillancin labaran Reuters da fari ya ruwaito cewa mutane na barin ababen hawansu suna tafiya da kafa zuwa filin jirgin sama.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN