Yadda mutum 7 yan gida daya suka mutu bayan sun ci suya


Wasu mutum 7 Yan gida daya sun mutu a garin Umueze Umuakanu da ke karamar hukumar Umuahia ta arewa a jihar Abia.

Mai gidan mai suna Mr. Jessey ne ya sayo suyan kamar yadda ABN TV ta ruwaito.

Rahotanni sun ce bayan yan gidan sun ci suyan, sun kuma sha lemun kwalba, sai dai daga bisani sai suka fara yanke jiki suna faduwa.

Nan take 7 daga cikinsu suka mutu, yayin da matar Mr Jessey da dansa daya suka rayu a cikin mawuyacin hali. An garzaya da su zuwa Asibiti.

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN