Takaitattun Labaran rana 21/8/2021 isyaku.com


Masu iƙirarin jihadi sun kashe mutum 17 a Nijar

Jami'ar Jos ta rufe makarantar saboda matsalar tsaro

'Yan fashi sun sace 'mutum 60' a Jihar Zamfara

An fara bikin bai wa sarkin Bichi sandar girma

Sojojin Najeriya sun kama 'mai yi wa Boko Haram safarar taki'

Ina fargabar za a ci gaba da rasa rayuka a Afghanistan - Joe Biden

Korona a Najeriya: Mutum uku sun rasu, 304 sun kamu ranar Juma'a

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN