Labarai a takaice na daren Alhamis 19-8-2021 | isyaku.com


Ƴan luwadi da maɗigo sun shiga ɓuya a Afghanistan


‘Taliban na farautar mutanen da suka yi aiki da sojojin Nato da na Amurka’

Wani malami ya ce duk wanda bai yi rigakafin korona ba ya aikata zunubi


Buhari ya bayar da umarnin gano dazukan kiwo da aka mamaye


Wani ya yi barazanar tayar da bom a ginin majalisar Amurka


An yanke hukuncin sharar masallaci ga mutumin da ya saci kur'ani


An sake bude wasu makarantu a Kaduna


Karin mutum 1149 sun kamu da cutar korona a Najeriya


Asusun ba da Lamuni na Duniya IMF ya ce zai rike wasu kudaden Afghanistan


Ƴan Taliban na ci gaba da amfani da ƙarfi wajen ƙara tabbatar da ikonsu a Afghanistan

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN