Shugabannin Najeriya Muhammadu Buhari zai gana da shugabannin tsaro a fadarsa a ranar Alhamis. BBC Hausa ta ruwaito.
Sanarwar da fadar shugaban na Najeriya ta fitar ta ce Buhari wanda ya dawo daga London a ranar Juma’a zai gana da shugabannin tsaron ne domin tsara tsare-tsaren kawo Æ™arshen Æ™alubalen tsaro da ke gabansu.
Sanarwar ta ce jami’an tsaron Æ™asar sun Æ™ara Æ™aimi wajen yaÆ™i da masu tayar da Æ™ayar baya da Æ´an fashin daji da sauran masu aikata laifuka da suka addabi Æ™asar waÉ—anda hakan ke sa suke miÆ™a wuya.
Ganawar ta ranar Alhamis a cewar sanarwar, ta shafi sanar da shugaban ƙasa kan ci gaban da aka samu.