Buhari zai gana da shugabannin tsaro na Najeriya


Shugabannin Najeriya Muhammadu Buhari zai gana da shugabannin tsaro a fadarsa a ranar Alhamis. BBC Hausa ta ruwaito.

Sanarwar da fadar shugaban na Najeriya ta fitar ta ce Buhari wanda ya dawo daga London a ranar Juma’a zai gana da shugabannin tsaron ne domin tsara tsare-tsaren kawo Æ™arshen Æ™alubalen tsaro da ke gabansu.

Sanarwar ta ce jami’an tsaron Æ™asar sun Æ™ara Æ™aimi wajen yaÆ™i da masu tayar da Æ™ayar baya da Æ´an fashin daji da sauran masu aikata laifuka da suka addabi Æ™asar waÉ—anda hakan ke sa suke miÆ™a wuya.

Ganawar ta ranar Alhamis a cewar sanarwar, ta shafi sanar da shugaban ƙasa kan ci gaban da aka samu.

Previous Post Next Post

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun Labaran mu kai tsaye

https://chat.whatsapp.com/J8ryqryDtwR9yvxrOOBlJU

Domin zama wakilinmu a garinku LATSA NAN

Korafi ko aiko labari LATSA NAN