Jami'an tsaro sun dakile wani hari da Yan boko Haram suka kai garin Geidam da yammacin ranar Laraba. Daily trust ta ruwaito.
Sakamakon haka Yan boko Haram sun ranta a na kare suka tsere suka fice daga garin Geidam sakamakon turjiyar sojin Najeriya.
Boko Haram ta yi kokarin mamaye garin Geidam Yan watanni da suka gabata.
Cikakken rahotu anjima....