Yanzu yanzu: Jami'an tsaro sun ba boko Haram kashin gaske har sun gudu sun bar garin Geidam


Jami'an tsaro sun dakile wani hari da Yan boko Haram suka kai garin Geidam da yammacin ranar Laraba. Daily trust ta ruwaito.

Sakamakon haka Yan boko Haram sun ranta a na kare suka tsere suka fice daga garin Geidam sakamakon turjiyar sojin Najeriya.

Boko Haram ta yi kokarin mamaye garin Geidam Yan watanni da suka gabata.

Cikakken rahotu anjima....

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN