Yanzu yanzu: Yan bindigan daji sun sace basaraken arewa mai daraja ta 2 tare da wasu mata da yaransa su 12


Yan bindigan daji sun kutsa cikin gidan Sarkin Kajuru Alhaji Hassan Adamu suka dauke shi a karamar hukumar Kajuru na jihar Kaduna. Daily Trust ta ruwaito.

Kazalika Yan bindigan sun yi awon gaba da mutum 12 cikin iyalinsa da suka hada da mata da yara.

Wani jikan basaraken wanda kuma shi ne ke rike da mukamin Dan Kajuru, Sa'idu Musa ya tabbatar wa Wakilin Daily trust da faruwar Lamarin .

Ya ce lamarin ya faru da misalin karfe 12:30 na dare.

Cikakken labari anjima.......

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN