Da duminsa: Sarkin Musulmi ya ayyana Talata 20 ga watan Yuli ranar babban Sallah


Mai Martaba Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya ayyana ranar Asabar 20 ga watan Yuli kasancewa ranar babbar Sallah, wanda ya yi daidai da ranar 1 ga watan Dhul-Hijja 1442AH.

Sanarwar haka ta fito ne daga Prof. Sambo Junaidu, babban hadimi kan harkar addini ga Majalisar Sarkin Musulmi ranar Lahadi.

Ya ce Mai Martaba Sarkin Musulmi ya yi na'am da rahotun da kwamitoci biyu na Masarautar, da na duban wata suka gabatar masa bayan ganin jinjirin watan Dhul-hijjah.

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN