An birne Hassan Ahmed, Manjo Janar a Rundunar Sojojin Nigeria

 

An birne Hassan Ahmed, Manjo Janar a Rundunar Sojojin Nigeria, wanda yan bindiga suka kashe a daren ranar Alhamis, a makabartar barikin Lungi da ke Abuja, Daily Trust ta ruwaito.

Ahmed, wanda aka nada shi direkta a hedkwatar sojoji ya gamu da ajalinsa ne yayin da yan bindiga suka harbe shi a kusa da Abaji a babban birnin tarayya Abuja.

Yanzu-Yanzu: An Yi Jana'izar Janar Na Sojan Nigeria Da Ƴan Bindiga Suka Kashe

An Yi Jana'izar Janar Na Sojan Nigeria Da Ƴan Bindiga Suka Kashe. Hoto: Daily Trust

Ku saurari karin bayani ...

Source: Legit.ng

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN