An birne Hassan Ahmed, Manjo Janar a Rundunar Sojojin Nigeria, wanda yan bindiga suka kashe a daren ranar Alhamis, a makabartar barikin Lungi da ke Abuja, Daily Trust ta ruwaito.
Ahmed, wanda aka nada shi direkta a hedkwatar sojoji ya gamu da ajalinsa ne yayin da yan bindiga suka harbe shi a kusa da Abaji a babban birnin tarayya Abuja.
Yanzu-Yanzu: An Yi Jana'izar Janar Na Sojan Nigeria Da Ƴan Bindiga Suka Kashe
An Yi Jana'izar Janar Na Sojan Nigeria Da Ƴan Bindiga Suka Kashe. Hoto: Daily Trust
Ku saurari karin bayani ...
Source: Legit.ng