Yanzun nan: Gwamnoni sun isa fadar sarkin Kano da nufin tsara bikin Yusuf


Gwamnoni da ministoci a halin yanzu sun isa fadar mai martaba Sarkin Kano don tsara tsare-tsaren bikin auren Yusuf Buhari, dan shugaban kasa, Daily Trust ta ruwaito. 

A yanzu haka Yusuf na shirin auren diyar Sarkin Bichi kuma tawagar da ke karkashin jagorancin Gwamna Abubakar Badaru na jihar Jigawa suna Kano don tsara tsare-tsaren bikin auren. 

Sarkin na Bichi kane ne ga Sarkin Kano, wanda a yanzu haka shi ke karbar bakuncin wakilai daga fadar shugaban kasa. Rahoto ya bayyana cewa, iyalai da kusa da nesa sun taru don tsara bikin wanda ake sa ran zai gudana tsakanin watan Agusta da Satumban bana. Karin bayani nan kusa...

Source: Legit 

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/L2WpsKOTg5Q6ieoYKEWxeB

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN