Ƙungiyar ma'aikatan Shari'a ta Najeriya, JUSUN, a ranar Laraba, ta dakatar da yakin aikin da ta kwashe kimanin watanni biyu tana yi.
Kungiyar ta ce ma'aikatan ta za su koma aiki a ranar Litinin, Daily Trust ta ruwaito.
The Punch ta ruwaito cewa a watan Afrilu ne JUSUN ta fara yajin aikin na sai Baba ta gani a duk fadin kasar kan hana su 'yancin kansu musamman abin da ya shafi É“angaren kudi kamar yadda doka ya basu 'yancin kuma kotu ta tabbatar a Janairun 2014.
JUSUN ta yi watsi da rokon da Alkalin Alƙalai na ƙasa ya yi mata na cewa ta janye yajin aikin.
Kungiyar ta dauki matakin janye yajin aikin ne ne bayan taro mai tsawo da ta yi da kwamitin koli na shari'a, NJC da Alkalin Alkalai na kasa CJN
Ku saurari ƙarin bayani ...
Source: Legit.ng
https://chat.whatsapp.com/IM8Uuxtia6qBsdKcEszx7s
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari