An damke wasu masoya bisa zargin satar tunkiya a kauyen Nneogodi, a Agulu, da ke karamar hukumar Anaocha a jihar Anambra,
Shafin ISYAKU.COM ya samo cewa wadanda aka kama, saurayi ne da budurwarsa, masu suna Chinedu tare da budurwarsa mai suna Ogechukwu Samson, sun gaya wa masu aikin banga na Ndiowu ranar Alhamis 10 ga watan Yuni lokacin da ake masu tambayoyi cewa duk lokacin da suka rasa kudi suna satar tumaki sai su sayar ma wata mata mai suna Mrs Chinwe wacce ke zaune a kauyen Ekwulobia.
Reported by ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/IM8Uuxtia6qBsdKcEszx7s
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari