Yan sanda a babban birnin Tarayya Abuja sun harbi mawallafin jaridar Sahara Reporters kuma tsohon dan takarar shugaban kasa yayin wata zanga-zanga a bakin Unity Fountain dake a Abuja.
An harbiu Sowore a gefen dama a cinya lamarin da ya sa aka yi gaggawan wucewa dashi asibiti.
Ya rubuta a shafin Tuwita:
"Yanzun nan 'yar sanda, ACP Atine ta harbe ni a Unity Fountain a Abuja. #RevolutionNow Yanzu aka fara gwagwarmaya za ta ci gaba koda kuwa za su dauki raina!"
Kalli bidiyon lokacin da abin ya faru.
https://web.facebook.com/OSowore/videos/10161633300042837Karin bayani nan kusa...
Source: Legit.ng
Reported by ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/IM8Uuxtia6qBsdKcEszx7s
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari