Binciken yansanda ya nuna cewa makwabcin mahaifin yaron mai suna Muhammadd Kabir ne ya kitsa sace yaron daga unguwarsu ta Badawa a Kaduna.
Kakakin hukumar yansandan jihar Kaduna Muhammad Jalige ya ce bayan mutanen uku sun sace yaron, sun kai shi Kano kuma suka bukaci kudin fansa. Ya ce sun kashe yaron ne domin zai iya gane makwabcin nasu kuma zai iya fallasa shi.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/IM8Uuxtia6qBsdKcEszx7s
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari