Matasa sun banka wuta kofar fadar Sarkin Zurmi a jihar Zamfara


Fusatattun matasa sunyi zanga-zanga kan irinsu kisan awakin da yan bindiga ke musu a karamar hukumar Zurmi ta jihar Zamfara.

Wannan fushi ya kaisu ga banka wuta fadar Sarkin Zurmi.

Bidiyon da TVCNews ta samu ya nuna yana wasu matasa ke kona wasu sashen fadar.

Kawo yanzu, hukumar yan sanda da gwamnatin jihar basu magana kan lamarin ba.

Source: Legit.ng News

Reported by ISYAKU.COM

Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/IM8Uuxtia6qBsdKcEszx7s

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN