Fusatattun matasa sunyi zanga-zanga kan irinsu kisan awakin da yan bindiga ke musu a karamar hukumar Zurmi ta jihar Zamfara.
Wannan fushi ya kaisu ga banka wuta fadar Sarkin Zurmi.
Bidiyon da TVCNews ta samu ya nuna yana wasu matasa ke kona wasu sashen fadar.
Kawo yanzu, hukumar yan sanda da gwamnatin jihar basu magana kan lamarin ba.
Source: Legit.ng News
Reported by ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/IM8Uuxtia6qBsdKcEszx7s
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari