Malam Nata'ala mai sittin 10 yana burin auren matrsa ta shirin Dadin kowa


A hirar da bbchausa tayi da jarumi Alhaji Mato Yakubu aka (Mal. NATA'ALA mai sittin 10) yace yana burin auren abokiyar aikin sa Sadiya Musa aka (Azumi) acikin shirin DadinKowa.

Labaran Kannywood ta wallafa cewa a wata hirar ta, itama mun hango ta tana yabon sa wajen kulawa da gida.

Kalli bidiyo




Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/IM8Uuxtia6qBsdKcEszx7s

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN