Gwamnatin Nijar ta sanar da ganin watan Shawwal, wanda ya kawo karshen watan azumin Ramadan a ƙasar.
Firainistan ƙasar Ouhoumoudou Mahamadou ne ya tabbatar da ganin jaririn watan.
Kuma a cikin sanarwar da ya yi ga ƴan ƙasa ya ce an ga watan ne a cikin yankunan Nijar uku.
Wannan na zuwa bayan Najeriya, makwabciyar Nijar ta sanar da cewa ba a ga watan ba tare da ayyana Alhamis a matsayin ranar Sallah.
Rahotun BBC Hausa
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/IM8Uuxtia6qBsdKcEszx7s
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari