Kebbi: Bagudu ya samar da hatsi mota 50 don rabawa a kananan hukumomi 21 a jihar Kebbi


Gwamnan jihar Kebbi Sanata Abubakar Atiku Bagudu ya bayar da umarnin sayen hatsi mota 50 domin rabawa ga mahukuntar kananan hukumomi 21 da ke fadin jihar don raba wa jama'a watan Ramadan.

Sanarwar haka ta fito ne daga bakin Kwamishinan kananan hukumomi Rt. Hon. Hassan Muhammad Shallah.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/Cw2uhGNZiIzGM88PV4gpOI

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN