Jaridar Aminiya ta ruwaito cewa kasar Saudiyya ta sanar da ganin watan Ramadan a garin Tumair dake kasar.
Hakan na nufin gobe Talata, za ta zama 1 ga watan Ramadan, 1442.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/Cw2uhGNZiIzGM88PV4gpOI
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari