Kebbi: Yan bindiga sun farmaki Mussuru a Danko-Wasagu, sun sace matar aure cikin dare


Yan bindiga cikin duhun dare ranar Lahadi, sun farmaki kauyen Mussuru da ke Mazabar Dan Umaru a karamar hukumar Danko-Wasagu da ke Masarautar Zuru a kudancin jihar Kebbi.

Yan bindigan sun shiga kauyen ne da misalin karfe daya na dare ranar Lahadi suka dinga barin wuta da bindiga, daga bisani suka dauke wata matar aure yar shekara 35 mai suna Mairi Alhaji Isiya.

Kawo yanzu dai babu Karin bayani kan irin barnar da harin na ranar Lahadi ya haifar. Sai dai mun samo cewa har yanzu Yan bindigan basu tuntubi iyalin matar da suka dauke ba.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/HUEzyk9QvHZ6kSk4bH2U6K

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN