Hafsoshin sojin Najeriya su 12 da soji 89 sun gudu daga bakin aiki bayan mumunan harin Yan Boko Haram na baya bayannan a kananan hukumomin Marte da Dikwa a jihar Borno.
Hakan na kunshe ne a wani sakon Signal da ta fito daga Shelkwatar Operation lafiya Dole da ke Maiduguri ranar 1 ga watan Maris, 2021 inda sakon ya ce ana daukan cewa sojin sun gudu ne daga bakin aiki.
Signal din ya yi zargin cewa manyan hafsoshin soji masu mukamin Manjo guda 3, Captain guda 3, Lieutenants guda 6, Sergeants guda 3 da soji 89 ne suka tsere daga aiki bayan harin Boko Haram a Marte da Dikwa.
Daily Trust ta ruwaito cewa Col. A.O. Odubiyi ne ya sa wa Signal hannun amadadin Kwamandan Operation Lafiya Dole.
Duba sunaye:
- GY Mohammed
- EP Nwangwu
- US Muhammad
- EG Utok
- A Ibrahim
- US Ibrahim
- ME Ochei
- EN Essien
- FC Maduako
- KO Adejare
- S Mammada
- YJ Ishaya
- Muazu Yusuf
- Musa Usman
- Idris Garba
- Chigbo John
- Aminu Mohammed
- Godfrey Samuel
- Christopher Silas
- Okoro Emeka
- Meze Hillary
- Zakka Peter
- Onyebuchi Kennedy
- Okunola Oluwasegun
- Suoyefe Abiola
- Mwankat Shalmak
- Ekekien Peter
- Daniel Emmanuel
- John Monday
- Yakubu Amos
- Aminu Saidu
- Pius Okoro
- Kenebra Shedrach
- Dominic Eworo
- Ojo Oluwasegun
- Nura Lawal
- Yakubu Suleiman
- Johnson Chorus
- Isah Shaibu
- Nasiru Hamisu
- Jibrin Sa’adu
- John Ukpenkune
- Umar Sani
- Mustapha Suleiman
- Isiaq Adam
- Muhammed Ahmed
- John Richard
- Kabiru Hashimu
- Awuna Monday
- Isah John
- Zamani Fidelis
- Abubakar Adam
- Philip Chia
- Ogundipe GBenga
- Samson Unite
- Francis Audu
- Abubakar Musa
- Ibrahim Adamu
- Sadiq Abubakar
- Lawal Abdullahi
- Ajala David
- Suleiman Jamilu
- Okoro Ama
- Sunday Sule
- Aimato Abdulsalam
- Abubakar Musa
- Suleiman Kabiru
- Onu Kingsley
- Buba Usman
- James John
- Hussaini Adamu
- Shamsudeen Ismail
- Saidu Sani
- Abdullahi Musa
- Abubakar Yahaya
- Edosa Aigboje
- Ibrahim Umar
- Chukwujekwu Okenwa
- Abdullahi Usman
- Ukali Emmanuel
- Joseph Benard
- Ewubare Gold
- Abimiku Sunday
- Ibrahim Mansur
- Joseph Ayuba
- Ayanyemi Tayo
- Remember Jeremiah
- Jimoh Adesina
- Ukwokori Precious
- Ayawei Ayibatemi
- Kalu Sunday
- Abdulkadir Ahmed
- Osakwe Festus N
- Badamashi Omokafe
- Levi Pwagureno
- Paul Pilate Saddam
- Bello Musa
- Moses Ayo
- Ademu Alih
- Ogobi Fredrick
- Benedict Uduebor
Wata majiya da ta san lamarin yankin, ta shaida wa Daily trust cewa Boko Haram sun fuskanci soji gadan gadan da makamai masu zarra, wanda ya sa soji suka dauki dubarun yaki suka mazaya zuwa Dikwa, duk da haka Yan Boko Haram suka bi su zuwa Dikwa suka farmake su.
A baya bayannan dai, soji sun sha auna nassarori da dama wajen fada da ta'addanci a jihar Borno, wanda ke zuwa bayan shugaba Muhammadu Buhari ya sallami tsoffin manyan hafsoshin tsaro.
https://chat.whatsapp.com/HUEzyk9QvHZ6kSk4bH2U6K
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari