Jerin sunaye: Soji 101 sun gudu daga aikin soji bayan harin Boko Haram a Marte da Dikwa


Hafsoshin sojin Najeriya su 12 da soji 89 sun gudu daga bakin aiki bayan mumunan harin Yan Boko Haram na baya bayannan a kananan hukumomin Marte da Dikwa a jihar Borno.


Hakan na kunshe ne a wani sakon Signal da ta fito daga Shelkwatar Operation lafiya Dole da ke Maiduguri ranar 1 ga watan Maris, 2021 inda sakon ya ce ana daukan cewa sojin sun gudu ne daga bakin aiki.

 

Signal din ya yi zargin cewa manyan hafsoshin soji masu mukamin Manjo guda 3, Captain guda 3, Lieutenants guda 6, Sergeants guda 3 da soji 89 ne suka tsere daga aiki bayan harin Boko Haram a Marte da Dikwa.

 

Daily Trust ta ruwaito cewa Col. A.O. Odubiyi ne ya sa wa Signal hannun amadadin Kwamandan Operation Lafiya Dole.

Duba sunaye:

  1. GY Mohammed
  2. EP Nwangwu
  3. US Muhammad
  4. EG Utok
  5. A Ibrahim
  6. US Ibrahim
  7. ME Ochei
  8. EN Essien
  9. FC Maduako
  10. KO Adejare
  11. S Mammada
  12. YJ Ishaya
  13. Muazu Yusuf
  14. Musa Usman
  15. Idris Garba
  16. Chigbo John
  17. Aminu Mohammed
  18. Godfrey Samuel
  19. Christopher Silas
  20. Okoro Emeka
  21. Meze Hillary
  22. Zakka Peter
  23. Onyebuchi Kennedy
  24. Okunola Oluwasegun
  25. Suoyefe Abiola
  26. Mwankat Shalmak
  27. Ekekien Peter
  28. Daniel Emmanuel
  29. John Monday
  30. Yakubu Amos
  31. Aminu Saidu
  32. Pius Okoro
  33. Kenebra Shedrach
  34. Dominic Eworo
  35. Ojo Oluwasegun
  36. Nura Lawal
  37. Yakubu Suleiman
  38. Johnson Chorus
  39. Isah Shaibu
  40. Nasiru Hamisu
  41. Jibrin Sa’adu
  42. John Ukpenkune
  43. Umar Sani
  44. Mustapha Suleiman
  45. Isiaq Adam
  46. Muhammed Ahmed
  47. John Richard
  48. Kabiru Hashimu
  49. Awuna Monday
  50. Isah John
  51. Zamani Fidelis
  52. Abubakar Adam
  53. Philip Chia
  54. Ogundipe GBenga
  55. Samson Unite
  56. Francis Audu
  57. Abubakar Musa
  58. Ibrahim Adamu
  59. Sadiq Abubakar
  60. Lawal Abdullahi
  61. Ajala David
  62. Suleiman Jamilu
  63. Okoro Ama
  64. Sunday Sule
  65. Aimato Abdulsalam
  66. Abubakar Musa
  67. Suleiman Kabiru
  68. Onu Kingsley
  69. Buba Usman
  70. James John
  71. Hussaini Adamu
  72. Shamsudeen Ismail
  73. Saidu Sani
  74. Abdullahi Musa
  75. Abubakar Yahaya
  76. Edosa Aigboje
  77. Ibrahim Umar
  78. Chukwujekwu Okenwa
  79. Abdullahi Usman
  80. Ukali Emmanuel
  81. Joseph Benard
  82. Ewubare Gold
  83. Abimiku Sunday
  84. Ibrahim Mansur
  85. Joseph Ayuba
  86. Ayanyemi Tayo
  87. Remember Jeremiah
  88. Jimoh Adesina
  89. Ukwokori Precious
  90. Ayawei Ayibatemi
  91. Kalu Sunday
  92. Abdulkadir Ahmed
  93. Osakwe Festus N
  94. Badamashi Omokafe
  95. Levi Pwagureno
  96. Paul Pilate Saddam
  97. Bello Musa
  98. Moses Ayo
  99. Ademu Alih
  100. Ogobi Fredrick
  101. Benedict Uduebor

Rahotun Jaridar Daily trust ya ce Boko Haram ta yi wa sojin Bataliyan Task force ta 15 kwanton bauna, lamari da bai zo da sauki ba bayan an kwashe awanni ana fada tsakanin sojin da Yan Boko Haram.

Wata majiya da ta san lamarin yankin, ta shaida wa Daily trust cewa Boko Haram sun fuskanci soji gadan gadan da makamai masu zarra, wanda ya sa soji suka dauki dubarun yaki suka mazaya zuwa Dikwa, duk da haka Yan Boko Haram suka bi su zuwa Dikwa suka farmake su.

A baya bayannan dai, soji sun sha auna nassarori da dama wajen fada da ta'addanci a jihar Borno, wanda ke zuwa bayan shugaba Muhammadu Buhari ya sallami tsoffin manyan hafsoshin tsaro.



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/HUEzyk9QvHZ6kSk4bH2U6K

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN