Hotuna: An kama ma'aikaciyar Kurkuku tana lalata da dan kaso, duba yadda ta faru


Hukumar gyara hali na kasar Afrika ta kudu ta tsunduma cikin abin kunya bayan an kama daya daga cikin ma'aikaciyar hukumar turmi tabarya tana lalata tare da wani dan kaso a yankin KwaZulu-Natal.

Wani faifen bidiyo da ya yi ta yawatawa kamar wutan dare ya tayar da kura a kasar ta Afrika ta kudu, lamari da ya jawo hankalin mahukunta a kasar.


Bidiyon ya nuna yadda ma'aikaciyar gidan gyara halinka sanye da damarar aiki, ta dinga sunbace tare da rungumayya da wani dan kaso a cikin wani daki Mai kama da ofis a cikin Kurkuku, lamari da ya kai su ga aikata lalata.


Kakakin hukumar gyara hali na kasar Afrika ta kudu Singabakho Nxumalo ya tabbatar da faruwar lamarin, ya kuma tabbatar da cewa an dauki matakin ladabtarwa kan ma'aikaciyar tare da dan kaso da suka aikata lalata.






Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/Cw2uhGNZiIzGM88PV4gpOI

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN