An daura auren Mawallafin shafin labarai na Mujallar ISYAKU.COM a Dgoga da ke garin Kanya a karamar hukumar Danko-Wasagu da ke Masarautar Zuru a kudancin jihar Kebbi ranar Juma'a 5 ga watan Maris 2021.
Malam Isyaku Garba Zuru tare da Amaryarsa, Yan uwa da abokan arziki, suna mika hakikanin godiya ga jama'a da suka sami halartar adduar daurin auren da kuma wadanda suka yi masu adduar fatan alhairi.
"Muna godiya ga masoyan mu tare da fatan Allah ya saka maku da alhairi, ya biya maku bukatunku na alhairi. Ba za mu taba mancewa da ku ba bisa wannan tubalin nassara". A cewar Isyaku.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/HUEzyk9QvHZ6kSk4bH2U6K
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari