Zamfara: Zikwi tare da yaransa sun mika makamansu ga Gwamnati


Wani gagararren shugaban dan bindiga, Mohammed Sani wanda aka fi sani da Zakwi da wasu na hannun damansa biyu sun mika bindigoginsu 10 tare da dubban harsasai sun mika makamansu a jihar Zamfara. Jaridar legit hausa ta ruwaito.

Mohammed Sani dan kungiyar fitaccen gagarumin dan bindigan nan ne da ake kira da Buharin Daji.

Ga hotunan a kasa:




Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/HUEzyk9QvHZ6kSk4bH2U6K

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN