Bidiyo: Yadda yan kungiyar NURTW suka yi wa juna duka a jihar Lagos

Fada ya barke tsakanin bangarori da basu ga maciji da juna yan kungiyar National road transpor workers NURTW lamari da ya kai ga bata kashi tsakaninsu da karfe 11 na safiyar Alhamis 11 ga watan Fabrairu a unguwar tsibirin Lagos Island.

Wani faifen bidiyo ya nuna yadda jama'a suka kaurace wa shataletalen unguwar Obalande da ke da yawan cinkoson jama'a inda fadan ya barke

Rahotanni sun ce masu fadan suna dauke da makamai da suka hada da bindigogi, adduna, kulake da sauransu. Kazalika akwai zargin cewa an jiyo karar harbe harben bindiga a wajen da aka yi fadan.

Sai dai mun samo cewa soji sun isa wajen da ake fadan kuma sun shawo kan lamarin.

Babu bayanin ko mutum nawa ne suka sami raunuka ko salwantar rayuwa kawo yanzu.



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/HUEzyk9QvHZ6kSk4bH2U6K

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN