Babban magana: A shirye kasar Benin take ta zama jiha ta 37 a kasar Najeriya, Inji Minista


Ministan harkokin waje na jamhuriyar Benin da ke makwabtaka da Najeriya, Geoffrey Onyeama, ya ce a shirye kasar Benin take domin kasancewa jiha ta 37 a kasar Najeriya.

Ya ce shugaban kasar jamhuriyar Benin ya yi wa shugaba Muhammadu Buhari wannan tayi lokacin da ya ziyarce shi yan makonni da suka gabata a Abuja.

Ya ce shugaban kasar Benin ya ca "A hakikanin gaskiya, ba wai kawai a furta da baki ba kawai, amma a zahiri, kasar Benin ya kamata ta zama jiha ta 37 a kasar Najeriya.

Ya kamata mu zama daya, sun bukace mu a mataki na shugabanci mu fito da tsari da zai jaddada dankon zumunta a tsakanin mu.

Onyeama ya ce shugabannin kasashen biyu, sun tattauna tare da yarjejeniyar ganin kasashen sun kawo karshen fasa kwabri a iyakokinsu.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/HUEzyk9QvHZ6kSk4bH2U6K

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN