An zo gurin: Mawallafin shafin isyaku.com zai Angonce da zukekiyar yar Zuru


Mawallafin shafin labarai na ISYAKU.COM Malam Isyaku Garba Zuru zai Angonce tare da Amaryarsa Jaruma, Malama Marwanatu ( Sarauniya) ranar Juma'a 5 ga watan Fabrairu 2021.

Za a daura auren bayan Sallar Juma'a da karfe 2: 30 a unguwar Dgoga da ke garin Kanya a karamar hukumar Danko-Wasagu da ke Masarautar Zuru a jihar Kebbi.

Wannan gayyata ne ga yan uwa da abokan arziki.



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp 
https://chat.whatsapp.com/HUEzyk9QvHZ6kSk4bH2U6K

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu 
LATSA NAN 

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA 

Facebook.com/isyakulabari 


2 تعليقات

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

  1. Oga Allah ya sanya albarka kuma ya bada yaya na gari, daga CEO https://www.haskenews.com.ng

    ردحذف
  2. Allah Tabbatar Da Al-khairi mai yawa ya qara Al-barkar Rayuwa BZ NEWS 24/7

    https://www.bzglobalservice.com.ng

    ردحذف
أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN