Gwamnan jihar Kebbi Sanata Abubakar Atiku Bàgudu ya bayar da umarnin biyan kudin hutun ma'aikatan jihar da ke mataki- na 7 zuwa sama.
Kazalika wata majiya Mai tushe ta tabbatar Mana cewa Gawamna Bàgudu ya aminta da cika muradun da ma'aikatan jihar Kebbi karkashin kungiyar kwadago na jihar Kebbi ta gindaya guda biyar.
Kazalika mun samo cewa yanzu haka ana ci gaba da tsare tsare kan làmarin kuma har wasu ma'aikatan sun fara samun sakon shigar kudaden a asusun Bankin davsuke hulda.
Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/ J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari