An kama wani mutum Mai matsakaicin dhekarau a karamar hukumar Gembu da ke jihar Taraba yayin da ake zargin cewa Yana kokarin binne wata Laya a cikin Makabartar garin ranar Litinin.
Jama'a sun damke wannan mutum kuma suka yi masa tambayoyi. Sai dai an kasa gane manufar rubutu da ke rubuce a takardar da aka nade a cikin Layar.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/LKeYYgwzLbW8DdHbjNuEos
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari