Rahotanni daga jihar Ebonyi sun yi zargin cewa wasu mutane sun takura tare da rushe bukkakin Ruggan Fulani a wasu sassan jihar wanda fusatattun matasa ke gudanarwa.
Bayanai sun ce matasan na zargin Fulani da takura wa iyayensu, lamari da suka yi zargin cewa ya hana iyayensu gudanar da ayyukan gona.
Kalli bidiyo a kasa
Wani faifen bidiyo da ya bayyana a yanar gizo, ya nuna yadda wasu mutane ke rushewa tare da kone iya abin da ke konuwa a ruggar Fulani. Sun kuma kalubalanci Fulani cewa su kai kokensu wajen Gwamna Dave Umuahi na jihar Ebonyi.
Mutanen sun sha alwashin ganin cewa sun raka Fulani har inda suka fito domin tabbatar da cewa sun fice daga yankunansu har abada.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari