Ɗaliban Kwankwasiyya sun kamo hanyar dawowa Najeriya daga Indiya


Ɗaliban Kwankwasiyya sun kamo hanyar dawowa Najeriya daga Indiya bayan su kammala karatunsu. Wasu daga cikin ɗaliban da gidauniyar Kwankwasiyya ta kai ƙasar Indiya domin yin digiri na biyu, sun kamo hanyarsu ta dawowa Najeriya bayan kammala karatunsu, 


Indai Ba'amantaba tun Ranar 25 ga watan Satumbar 2019, rukunin daliban farko da gidauniyar ta dauki nauyi su ka sauka a ƙasar Indiya domin fara karatu.
Munsamu Wannan Labarinne Daga DABO FM takuma tattara cewar wasu daga cikin daliban sun taso a daren jiya Juma’a daga filin sauka da tashin jirage na Indira Gandhi da ke birnin Delhi, babban birnin ƙasar.

Daka Alhaji Sani Sani Maigatari


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/LKeYYgwzLbW8DdHbjNuEos

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN