Gwamnatin jihar Sokoto za ta gina ofisoshin yan sanda guda 12 a kan kudi Naira Miliyan talatin da bakwai N37 kowanne.
Daraktan tsare tsare na ma'aikatar kananan hukumomi Alhaji Sani Ahmad ne ya ya shaida wa manbobin Kwamitin kula da kananan hukumomi a Majalisar Dokoki na jihar Sokoto ranar Juma'a a karamar hukumar Dange/Shuni.
Shugaban Kwamitin Alhaji Habibu Modaci (PDP Isa) tare da tawagarsa sun je wajen da ake gina ofishin yan sanda a Dange a ci gaba da zagaye da yake yi na ganewa kansa ayyuka da ma'aikatar ke yi.
Ahmad ya ce ana samun ci gaba a ayyuka da ake gudanarwa karkashi wannan shirin.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari