Da'u fataken dare ya gamu da ajalin gaggawa a hannun yan banga, duba dalili (Hotuna)


Jami'an kungiyar yan banga sun hala wani dan fashi da makami a garin Ubiaja da ke karamar hukumar Esan ta kudu a jihar Edo ranar Asabar 5 ga watan Disamba.

An halaka dan fashin ne bayan kungiyarsa sun buda wa yan banga wuta da bindiga lokacin da suka gan su cikin dare.


Bayanai sun ce yan bangan sun fuskanci yan fashin ne alokacin da suka sami labarin cewa yan fashin suna aikata fashi da makami a Asibitin Ogbeide, sakamakon haka harbe harbeya kaure tsakanin yan fashin da yan bangan. Daga bisani yan banga suka rinjayi yan fashin.




Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN