An yi wa mataimakin Kwamishinan yansanda mai suna Egbe Eko Edum kisan gilla a birnin Calabar na jihar Cross River.
An farmaki mataimakin Kwamishinan ne a babban titin Murtala Muhammed da ke Calabar da misalin karfe 1 na rana, ranar Laraba 2 ga watan Disamba.
Edum shi ne Kwamandan zaratan yansandan kwantar da tarzoma na Squadron 73. An sassare shi ne da adda a wurare da dama kuma aka bar gawarsa a gefen titi.
The deceased was on his way home when he was attacked along Murtala Muhammed highway in Calabar around 1am on Wednesday December 2.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari