An kama masu yi wa mutane yankan rago domin tsafi


Yan sandan jihar Ondo a kudancin tarayyar Najeriya, sun kama wasu mutum uku bisa zargin kashe mutane ta hanyar yi masu yankan rago a wani gida a garin Igbokoda, da ke karamar hukumar Ilaje a jihar ta Ondo.

Wadanda yan sanda suka kama su ne Bode Omoboye, Eric Ogungbamila da Tayo Loto wanda ake zargi da kasancewa mai yi masu leken asiri.

Sanarwar yansanda ya nuna cewa ana tsare da mutanen a ofishin yansanda na Igbokoda yayin da ake ci gaba da bincike.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN