Ahmed Musa ya gina katafaren wajen wasa na miliyoyin naira a Kaduna domin koyar da matasa


Fitaccen dan wasan kwallon kafa Ahmed Musa ya kammala ginin katafaren wajen wasan motsa jiki na Miliyoyin Naira a Kaduna kamar yadda ya yi a Kano.

Za a horar da matasa harkar wasanni a zaman madogara ga rayuwa.


Dan wasan yana buga wa wata kungiyar kwallon kafa kwallo a wata kwangila mai tsoka a kasar Saudi Arebia.

Ahmed Musa, ya biya wa dalibai 100 kudin karatun Digiri kyauta a wata Jami'a mai zaman kanta a Kano.



Sakamakon haka Ahmed ya zama daya daga cikin wadanda kasar Arewacin Najeriya ke alfahari da su.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN