Fitaccen dan wasan kwallon kafa Ahmed Musa ya kammala ginin katafaren wajen wasan motsa jiki na Miliyoyin Naira a Kaduna kamar yadda ya yi a Kano.
Za a horar da matasa harkar wasanni a zaman madogara ga rayuwa.
Dan wasan yana buga wa wata kungiyar kwallon kafa kwallo a wata kwangila mai tsoka a kasar Saudi Arebia.
Ahmed Musa, ya biya wa dalibai 100 kudin karatun Digiri kyauta a wata Jami'a mai zaman kanta a Kano.
Sakamakon haka Ahmed ya zama daya daga cikin wadanda kasar Arewacin Najeriya ke alfahari da su.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari