Zaben Amurka: An kara yawan masu tsaron lafiyar Joe Biden a zaton lashe zaben shugaban kasa


An tura karin jami'an sirri da ke kare lafiyan shugaban kasar Amurka zuwa gidan dan takaran shugaban kasa a jam'iyar Democrat Joe Biden a Wilmington, da ke Delaware, yayin da ake kyautata zaton zai lashe zaben shugaban kasar Amurka.

CNN ta labarta cewa an kara yawan masu tsaron lafiya na Secret Service zuwa gidan Joe Biden domin kare lafiyarsa da na iyalinsa ranar Alhamis.

Kazalika Shahara Reporters ta ruwaito cewa Delaware News Journal ta labarta cewa an dakatar da zaiga zirgan jiragen sama da ke bi ta sararin samaniyar gidan Joe Biden da ke garin Wilmington



Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN