Yarinya yar jihar Osun ta Musulunta a Masallacin Haliru Abdu jihar Kebbi


Wata yarinya mai suna Mama, yar asalin jihar Osun, ta Musulunta a Masallacin Juma'a na Haliru Abdu da ke garin Birnin kebbi bayan kammala Sallar Juma'a 27 ga watan Nuwamba.

Mama ta zama Lauratu bayan ta karbi kalmar shahada a gaban Limamin Masallacin Juma'a bayan kammala Sallar Juma'a.


Lauratu tana zaune a unguwar Badariya da ke yammacin garin Birnin kebbi.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN