Wata yarinya mai suna Mama, yar asalin jihar Osun, ta Musulunta a Masallacin Juma'a na Haliru Abdu da ke garin Birnin kebbi bayan kammala Sallar Juma'a 27 ga watan Nuwamba.
Mama ta zama Lauratu bayan ta karbi kalmar shahada a gaban Limamin Masallacin Juma'a bayan kammala Sallar Juma'a.
Lauratu tana zaune a unguwar Badariya da ke yammacin garin Birnin kebbi.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari