Yan kungiyar ISIS sun fille kan mutum 50 kuma suka yi gunduwa gunduwa da sassan jikinsu a Arewacin Mozambique.
Yan kungiyar sun gudanar da wannan danyen aiki ne a cikin wani filin wasan kwallon kafa. Sun daure hannayen kauyawa wadanda suka kama daga gundumar Cabo Delgado sa'annan suka sassare su.
BBC ta ruwaito cewa yan bindigan sun kama mata da yara da dama a kauyen Nanjaba, yayin da suka kashe fiye da mutum 50 a harin da suka kai a garin Muatide.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari