Yan ISIS sun kashe mutum 50 suka yi gunduwa-gunduwa da gawakinsu


Yan kungiyar ISIS sun fille kan mutum 50 kuma suka yi gunduwa gunduwa da sassan jikinsu a Arewacin Mozambique.

Yan kungiyar sun gudanar da wannan danyen aiki ne a cikin wani filin wasan kwallon kafa. Sun daure hannayen kauyawa wadanda suka kama daga gundumar Cabo Delgado sa'annan suka sassare su.

BBC ta ruwaito cewa yan bindigan sun kama mata da yara da dama a kauyen Nanjaba, yayin da suka kashe fiye da mutum 50 a harin da suka kai a garin Muatide.


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/J9zhUeQqg52KIxyFnYByJN

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN