Rahotanni daga kasar Amurka sun tabbatar cewa zababben shugaban kasar Amurka mai jiran gado Joe Biden, ya duka a gaban dan marigayi George Floyd kuma a bainar jama'a da wani dan sandan Amurka ya kashe ya nemi gafarar iyalinsa amadadin Gwamnati da jama'ar kasar Amurka.
Bayan da Joe Biden ya duka a gaban yaron marigayi George wanda bakar fata ne da dansanda farar fata ya kashe, Biden ya ce " Amadadin Gwamnati da jama'ar Amurka, da gaske daga karkashin zuciyata, na nemi gafara sakamakon wannan mutuwar gaggawa".
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari