Bayan wasu matasa sun kama wani saurayi dan fashi da makami a yamma maso kudancin tarayyar Najeriya. Hukunci da suka yi masa ya jawo yan kallo a shafukan intanet. Duk da yake a kudancin Najeriya, irin wannan danyen hukunci ba sabon abu bane.
KALLI BIDIYO A KASA
Yadda yan Najeriya suka hukunta dan fashi da makami a kudu pic.twitter.com/ZSN8Rd3Jkv
— ISYAKU.COM (@isyakulabari) November 17, 2020
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari