Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje tare da matarsa Hafsat Umar Ganduje, sun shafe shekaru da dama a zaman aure, inda suka sami zuri'ar haihuwan yaya da dama har da Jikoki.
Wani tsohon hoto da ya bayyana wanda aka dauka a farkon zaman aurensu, an gan ma'autratan a wajen wani taro a Najeriya.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari