Yayin da ake ci gaba da fuskantar rudani sakamakon zargin magudin zabe da shugaba Trump ya ce an tafka a jihohin Arizona, Pennsylvania da Michigan. Gwamnatin kasar Janus ta bukaci shugaban Amurka ya daina kara mai a wutar rudanin siyasa a kasar.
Tuni Trump ya tura zababbun Lauyoyinsa zuwa jihohin Arizona, Pennsylvania da Michigan, kuma an jiyo shi yana shan alwashin cewa ba zai yarda ba ko da an kayar da shi a xaben bavzai yarda ba.
Ya yi zargin cewa an yi Amfani da sunayen matattu a zabe, kazalika kuma ya yi zargin cewa wasu masu Kada kuri'a sun Kada sau biyu a jihohin.