Rahotanni daga kasar Amurka sun nuna cewa daga kashe dai shugaban Amurka Donald Trump ya yarda cewa dan takaran jam'iyar Republican Joe Biden ya yi galaba a zaben shugaban kasa.
Wannan ne karo na farko tun 3 ga watan Nuwamba da dan takaran shugaban kasa a jam'iyar Republican ya yarda da nassarar Biden.
Trump ya ce Biden ne ya yi nassara a zaben amma ta hanyar satar kuri'u da magudi lokacin zabe.
Said dai har yanzu, Trump ya kasa gabatar da kwararan hujjoji kan ikirarin magudi da ya yi.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari