Shugaba Muhammadu Buhari ranar 10 ga watan Nowamba a fadar shugaban kasa, ya kaddamar da tsarin matasan manoma karkashin shirin aikin gona da albarkatun kasa. Gwamna Abubakar Atiku Bagudu na jihar Kebbi na cikin wadanda suka albarkaci shirin tare da shugaba Buhari.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari