An tsinci gawar wani Jariri da aka yar a bola a unguwar Mil 2, Diobu da ke birnin Port Harcourt da karfe 9:30 na dare ranar Laraba 25 ga watan Nuwamba.
An shirya Jaririn tsaf a kunshin kunzugun Jarirai, amma babu rai.
Wanna na faruwa ne kwana biyu bayan an tsinci wani Jariri da aka saka cikin buhu aka yar a jihar Ondo.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari