Shugaban yan sandan Najeriya IGP Adamu Muhammad, ya rushe sashen bincike na yansandan Special Anti Robbery Squad SARS a jihohi 31 da ke fadin Najeriya, a wata sanarwa da ta fito daga shafin Twitter na rundunar da tsakar ranar 11 ga watan Oktoba.
DAGA ISYAKU.COM
https://chat.whatsapp.com/
Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN
SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA
Facebook.com/isyakulabari
Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/