Kotun daukaka kara ta soke daukan Kuratan yansanda 10,000 aiki da IGP Adamu ya yi a 2019.


 

Kotun daukaka kara ta soke daukan Kuratan yansanda 10,000 da Safeto Janar na yansandan Najeriya Muhammed Adamu ya yi a 2019.

 

A hukunci da Kotun ta bayar da gagarumin rinjaye daga Alkalan Kotun ranar Laraba 20 ga watan Satumba, ta ce hukumar kula da harkokin yansanda Police Service Commission (PSC) ne kadai ke da hurumin daukan yansandan.


Kazalika Kotun ta dage cewa Safeto Janar na yansandan Najeriya IGP, baya da hurumin daukan yansanda aiki.  Sakamakon haka, Kotun ta yi fatali da wani hukunci da wata babban Kotun tarayya ta yanke a Abuja ranar 2 ga watan Disamba 2019, inda ta ce IGP yana da hurumin daukan yansanda aiki.

 


Latsa nan ka shiga group din mu domin samun Labaran mu ta Whatsapp
https://chat.whatsapp.com/JKBP5KgalYg3iQRBQoFVAE

Domin aiko labari, shawara ko tuntubarmu
LATSA NAN

SHAFUKANMU NA SADA ZUMUNTA

Facebook.com/isyakulabari


Domin samun sassauka, ingattacciya kuma kwakkwarar DATA ta MTN, latsa nan https://chat.whatsapp.com/L4xvcwRGM496Eep5J53zXt

إرسال تعليق

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

أحدث أقدم

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN